Bangaren kasa da kasa, an buga wata makala mai taken Imam Hussain (AS) da watan Muharram a birnin Kolombo na Sri Lanka.
Lambar Labari: 3484039 Ranar Watsawa : 2019/09/11
Bangaren kasa da kasa, kungiyar OIC ta yi gargadi kan karuwar kyamar musulmi a kasar Sri Lanka.
Lambar Labari: 3483807 Ranar Watsawa : 2019/07/04
Wani babban jami’in tsaron kasar Sri Lanka ya bayyana hare-haren da aka kai a kasar a kan majami’oin kirista da otel-otel da cewa aiki ne na daukar fansa.
Lambar Labari: 3483578 Ranar Watsawa : 2019/04/25
Bangaren kasa da kasa, kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta yi tir da Allawadai da hare-haren da aka kai a kasar Sri Lanka a yau tare da kashe fararen hula.
Lambar Labari: 3483564 Ranar Watsawa : 2019/04/21
Wasu rahotanni na cewa a yau an kai hari a kasar Sri Lanka akan majami’oi da otel-otel tare da kashe mutane da ma.
Lambar Labari: 3483563 Ranar Watsawa : 2019/04/21
Bangaren kasa da kasa, kungiyar kasashen musulmi ta yi kira da a kawo karshen kisan musulmi a kasar Sri Lanka ba tare da wani bata lokaci ba.
Lambar Labari: 3482463 Ranar Watsawa : 2018/03/08